AURE KAN AURE
Chapter (5)
Aleeyu bai dawo gidansa daga gurin
aikiba Wucewa yai
can gidansu nafin acan Sukai sallar
magrib da isha,i
Anan ya samu ana Maganar auren kausar ya
samu
anayi nanda sati biyu Ita da wani
controler na
Custom ta gama digirinta kuma ta fito da
kwali mai kyau
Hira suke sosai Ita da aleeyun nata mommy kuwa
harkarta kawai take
Ta numfasa tace kasan kome zaka
siyanmin yaya
aleeyu?
Tacce yauwa kaha inason kayannan
wadanda ake tallansu na chaina
Tace dan Allah ka taimaka ka siyamin
irinsu yayana Wlh babu irinsu a. Naija
Yace lissafo inajinki
Tace akwai wata gas cooker da
vegetable marchne sai warmer
Nandai ta lissafo masa duk abubuwan da
take buqata
yace karki damu akwai wani abokina da
Aikinsa kenan shigo da kaya zan bashi.
Sai ya siyo miki Wani qara ta saka tana murna
tace na
gode yaya
Wlh naji dadi shi daddy wai komai saidai
a siyamin anan
qasa naija
Yace kema ai nasha zakiso haka yaddah kike
fadin kina
kishin qasarki ta hausa Da al,adun malam
bahaushe shiyasama kika karanta
hausan har kikai
Digiri akai
Tace baka gane bane yaya ni inada burin nai aure
na
ganni a qaton kichinne na
Hada wannan na sarrafa wancan Kullun
mijina ya dinga ganin abubuwan da
baimasan
dashiba na dinga qirqiran Abubuwa kala kala
Wanda a lokaci qanqani sai kaga na siye
hankalinsa da
tunaninsa koba hakaba
Wata irin daria ya saka shida momyn
nata Dan basu taba tunanin kunya irinta karsar
zata iya furta
hakanba
Aleeyu yace ke kausar ashe kema kin iya
haka kike
nunama mutane salihanci?
Rufe idonta tai ta tashi da gudu. Ta nufi dakinta
wai Ita ta
tunaninta bata dauka wannan Maganar
Rashin kunya bace
Aleeyu ya dubi agogon hannunsa yaga
har goma saura
hakan yasa ya miqe yaima Momy sallama ya nufi
gidansa
Nafisa kuwa duk ta shiga damuwa. Na
rashin ganin nasa
Tundaya tafi office bai kirataba inta kira
baya picking tai masa text yaqi reply Tace why
har yanxu bai huce bane
batasan aleeyu da
riqo ba saidai saurin fushi
Tun Bayan magrib take jiransa har qarfe
tara hakan
yasa ta Miqe dan gani tai kwalliyar tatama ai ya
tsufa ta cire kayan ta hade Cikin wata
hadaddiyar rigar barcinta
Wanda ake ganin komai na jikinta
Kai tsaye Dakin nasa ta nufa
Ta haye kan lumtsatstsen gadonsa ta rufe jikinta da
bargo gamida
Rungume filo tana lallatsa waya Kamar
ta sani sashin nasa kuwa ya nufa dan
daman
kausar ta rigada ta cika masa Ciki da abinci
hakan yasa bai tsaya
neman komaiba ya
fado
Dakin nasa yana ganinta a kan gadon
nasa sai yai
Kamar bai Gantaba ya nufi. Bathroom ya watso
ruwa Bayan ya fito
ya
Saka kayan Barci ya kintsa
Tayi tunanin zai waiwayeta amman ina
saidai gani tai
Yaja filo abinsa yana qoqarin kashe wutan Dakin
a
zuciyarta tace wai mai yasa aleeyu ke
Mata hakane duk ajinta amman ace wai
itace kebin namiji
Jitai tamkar itama ta kyaleahin amman
Ina sonsa da kaunar kasancewa dashi ba zasu
bartaba
Hakan yasa ta mirgina ta daura kanta
saman kirginsa
muryarta tamsar wacce zatai kuka ta
kira sunansa
Tace yaya aleeyu dan Allah kayi haquri karka
horani ta wannan sigar na
Yarda kaimin duk wani irin horo amman
karka dinga
horar dani a irin wannan lokacin da nake
Cikin tsantsar
buqatarka Bai tanka mataba dan baima da
alamar
magana hakan
yasa ta Lumshe idanunta tana kising
dinsa ta ko ina
Aleeyu kenan jarumin maza amman bata
wannan sigar ba
Dan haka ya bada kai bari ya hau tuni
aka manta da
haushin da ake da ita
Washe gari saida yai da gaske ya kwace
daga jikinta dan Nema take yai latti Tai saurin
fadawa toilet yai wanka ya
shirya
Ya aje Mata kudinda shi kansa baisan
yawansu ba ya
fice a tsaitsaye yayi break
Yaja motarsa sai office Lokacin data saba
farkawa a daidai
lokacin ta farka ta fito ta fada toilet
Ta hade Cikin wata hadaddiyar atamfa
An Mata dinkin rapper ta saka wani
dankunnenta na
gold da yar siririyar sarkarsa Tayi kyau matuqa ta
dauko jakarta da
takalminta duk iri
daya ta saka tayo qasa Itama bata wanni
tsaya tayi break din kirkiba ta zari
makullin motarta da daddy yasai maata
Fara qal tasa akasa Mata baqin glass wato tintec
Da sauri sauri ta fita dan gani take Kamar
surayyah zata
bata Mata
Lokaci da kanta taja motar ta nufi
birgede anguwar da surayyar ke zama kenan
Hankalinsa ya tashi ganin yaddah aka
hade gidaje wajen
bakwai aka maidasu gida daya. A
wawakeken gate din
ta tsaya inda masu gadi sukazo suka Bude gate
din saida
tai tafi a ya kusa na mintuna goma
Sannan ta isa inda
aka tanazar domin aje motoci ta faka
Jeep jeep din data gani sune sukafi
komai daga Mata hankali ko waanne yafita tsawo
dan har
matakala
garesu
Tozalin da tai da farar jeef din shine yafi
komai tsnka
Mata zuciya Duk motocin sababbine qal ga Wasu
sucurities nan a tsaytsaye harsu. Takwas
Kowa duk sunsha kota da Wasu baqaqen
glas nasa kai
da niYyar tafiya daya daga cikinsu yasha gabana yace madam lfy?
Na kureshi da kallo daan tsoroma ya
soma bani bance
masa komaiba na ciro wayata na kirata
bugu daya biyu ta dauka Nace tawaas
gani a gate securities sunqi Barina shiga kixo
kimin jagora
Kashe wayar tai Cikin hanzari ta manna
Baqin gilashintaa
Tayo waje
Ta wuce faluka sunkao goma Sannan ta
fito suka maqalqale Juna nace kai hajia surayyah
haka
gidanki ya koma
wane matsayi chirman
Ya kai da har kukaa samu wannan
daukakar?
Tace charman kodai surayyah ai rigiyar kudinane
ta
gyaramin wannan Gidan da kike gani
Rigiyar nacan Cikin wani boyayyen
falona na sirri muje
idan muka dawo zan nuna
Miki Tace da motarki kikaxo eh nace Mata tace
to muje nace
nata a,a hajia Aini qagara nai naga na
daana wadannan jbga jbgan
motacin?
Tai daria tace sha kuruminki indai wadannanne
Cikin
satinnan zaki iya aje kamarsu
A gidanki yanxu haka sirrin inda kudin
suke nakeson na
kaiki Dan ni kadai nake zuwa ko security
daya ban dauka Nafisa tace to mu qarasa ko sun
kusa isa
inda motocin
suke masu tsaronta duk suka zaburo
Ta daga musu hannu tace ku dakata ba
wani nisa zanba
babu matsala Sukace Owk hajia a dawo lfy Nafi
ta
shiga mazaunin direba Itakuma surayyar
ta
zauna a Gidan gaba
Duk tsiyarka da naci baka isa ka Gano ko
suwaye a Cikin motarba shiyasa aleeyu ya tsani
motar
Ita kuma taqi ta
cire tintec din
Tafia mai nisa surayyah ta Nina Mata
wata hanya suka karkata
Wata anguwa suka shga waddah bata da cikowar
mutane
A haka har suka. Shige Cikin wani
kuntsurmin daji
Har Nafi ta soma tsorata tace wai hajia
har yanxu bamu qaraso bane? Nafa soma tsorata
Surayyah taja wani dogon murmushi ta
zare gilashin
idonta tace amshi saka
Haska idanunki can sama zaki hango
wani katafaren gida
Aikuwa tana kallo ta hangi wani qatom
gida mai doguwar katanga
Surayyah tace to kiyi fakin a wajen ai ko
Ba musu ta bakin a daidai wajen
Suka fito Sukai Cikin gidan Gaban Nafi dai bai
daina faduwa ba tana
tsoron kar ace
Ita za,a maida Kudin
Don dukiyar surayyah ta soma tsoratata
Wani katon falo suka fada Wanda babu
komai a cikinsa a qawatashi da. Manyan
Tiyils
Tundaga qasa har bangonsa amman babu
komai a cikinsa
Surayyah ta dubi Nafi tai murmushi tace
To yanxu saimu cire kayanmu dan sai mun cire
kayanmu zamu iya shiga
Dan ba,a shiga da kaya
Nafi ta zazzaro ido tace wat kut kina
nufin tsirara ake shiga?
Bata sauraretaba ta fara cire kayan jikin nata
saidata
cire komai Sannan ta juyo ta
Kaloi nafin tana murmushi tace toya kin
shirya ko kuwa
Nafi ta duqar da kai tai shiru tana tunani...
Dan allah kuyi hakuri kwana biyu bana posting
wlh wani babban uzirine yasa dafatan kowa yana
cikin koshin lpy nagode...
Daga naku akoda yaushe...
Muhadu a chapter (6).......


